KDK News -Blog
08/07/2023
AMARYA TA KÆSHE ANGONTA
Yau a cikin garin Bauchi a wata unguwa da ake kira Dumi wata mata ta halak@ mijinta ta hanyar caka masa wukã s**a uku a kirjinsa
Zuwa yanzu dai babu wanda yasan dalilin da yasa ta kâshe mijinta, zan je State CID Bauchi na bi diddigin dalilin da yasa wannan yarinya ta káshe mijinta na aure
Abin takaici, da wahala kaji miji ya kashé matarsa, yawanci sai dai a ji mata ta kashé mijinta
Maza ku dinga sanin irin matan da zaku aura ta hanyar nazari da karantar halayyarsu idan suna cikin bacin rai
Mafi kololuwar laifi a tsakanin ma'aurata shine miji yazo ya tarar da kwarto a kan matarsa, ko mata tazo ta tarar da mijinta akan kwartuwa, ba duka ba zagi, a rabu kawai rabuwa na har abada, Allah Zai yi sakayya
Zaman aure ba dole bane, shiyasa Allah Ya halasta rabuwa idan akwai cutuwa, cin amana, zargi ko zalunci a tsakanin ma'aurata
Allah Ya sauwake cop
07/07/2023
Gwamna Inuwa Yahya ya gana da jakadan kasar Amurka a Najeriya, dan kulla alakar da za ta kawo ci gaba wa jihar.
Wane ci gaba ku ke fatan gani daga Amurkar a Gombe.
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Website
Address
Mashamari Ward
Maiduguri
600104