AREWA

AREWA

Share

02/08/2023

Daga karshe dai kungiyar ECOWAS ta tura tawagar sasanci zuwa kasar Nijar.

Tsohon shugaban mulkin soji na Najeriya, Abdulsalami Abubakar ne zai jagorantar tawagar, domin tattaunawa da sojojin da s**a kifar da gwamnatin Bazoum.

Yanzu dai ECOWAS ta dakatar da batun yakar sojojin kasar Nijar kenan?

29/07/2023

Yaki da cin hanci a Kano

Barrister Muhuyi Magaji da ke shugabantar yaki da cin hanci a Kano ya k**a mutum 4 bisa zargin batan kudi Naira Biliyan 4 a kamfanin samar da kayan noma na jihar Kano, (KASCO)

DCL Hausa

Photos from Sports Radio Brila FM's post 18/02/2020
Want your establishment to be the top-listed Arts & Entertainment in Kano?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Telephone

Website

Address


Kano
500252