AREWA
02/08/2023
Daga karshe dai kungiyar ECOWAS ta tura tawagar sasanci zuwa kasar Nijar.
Tsohon shugaban mulkin soji na Najeriya, Abdulsalami Abubakar ne zai jagorantar tawagar, domin tattaunawa da sojojin da s**a kifar da gwamnatin Bazoum.
Yanzu dai ECOWAS ta dakatar da batun yakar sojojin kasar Nijar kenan?
29/07/2023
Yaki da cin hanci a Kano
Barrister Muhuyi Magaji da ke shugabantar yaki da cin hanci a Kano ya k**a mutum 4 bisa zargin batan kudi Naira Biliyan 4 a kamfanin samar da kayan noma na jihar Kano, (KASCO)
DCL Hausa
18/02/2020
Want your establishment to be the top-listed Arts & Entertainment in Kano?
Click here to claim your Sponsored Listing.
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the establishment
Telephone
Website
Address
Kano
500252