NURA AHMAD
28/10/2025
Hamas Ta Mika Gawar Wani Fursuna Yayinda Harin Jirgin Isra’ila Ya Kashe Mutane Biyu
Kungiyar Hamas ta mika gawar wani fursuna ga ɓangaren Isra’ila a yayin da wani harin jirgin ɗron na Isra’ila ya kashe mutane biyu a Gaza. Rahotanni sun ce an kai harin ne yayin da ake ci gaba da tattaunawa kan tsagaita wuta tsakanin ɓangarorin biyu. Wannan lamari ya ƙara tayar da hankali kan yadda tashin hankalin ke cigaba da ɗaukar rayuka duk da yunƙurin samar da zaman lafiya.
Want your business to be the top-listed Food & Beverage Service in Kano?
Click here to claim your Sponsored Listing.
Click here to claim your Sponsored Listing.
Website
Address
Anuraddeen670@gmail. Com
Kano