Rariya

Rariya

Share

13/11/2025

Shugaban ƙungiyar Tarayyar Afirka Mahamoud Ali Youssouf, ya ce babu wani abu mai k**a da kisan kiyashi da mabiya addinin Kirista ke fuskanta, a yankin Arewacin Najeriya.

Ƙarin bayani: https://rfi.my/CBCd

13/11/2025

“Muna bibiyar wannan batu sosai kuma muna kira ga dukkan ɓangarorin da abin ya shafa su bi ƙa’idojin dokokin ƙasa da ƙasa a tsanaki,” in ji mai magana da yawun Ma'aikatar Harkokin Wajen Rasha, Maria Zakharova a ranar Jumma’a. 👇🏻
https://www.trtafrika.com/hausa/article/0798bb3c9f85

Want your business to be the top-listed Media Company in Kaduna?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Address


Kaduna