Cisdev MEDIA Team Rigasa
20/09/2022
ALHAMDULILLAHI ALHAMDULILLAHI ALHAMDULILLAHI
Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga Allah.
Shine Wanda ya qaddamara mana wannan jarrabawa. Kuma alhamdulillahi munyi imani da HAKA.
YAU NE GWAMNATIN JAHAR KADUNA TA BADA UMARNIN BUDE MAKARANTAR ULUMUDDEENIL ISLAM.
A MADADIN SHUWAGABANNIN MAKARANTU GUNDUMAR RIGASA KARKASHIN JAGORANCIN MLM USMAN ZUBAIR, MUNA TAYA MLM KABIRU ABDULLAHI MURNA DA SAURAN MLMAN MAKARANTU.
MUNA MIKA GODIYAR MU I ZUWA GA
JAMIL ALBANI D
HAKIMI GUNDUMAR RIGASA
SARKIN MASHI.
DOMIN SUN TSAYA TSAYIN DAKA AKAN WANNAN AL'AMARI.
ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHR.
✍️✍️AHMAD NURA MUSA (ABU RUHAIMAH)
08/09/2022
Masha Allah ziyara tayi
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Telephone
Website
Address
Dan Madami Rigasa
Kaduna