Labaran Wasanni

Labaran  Wasanni

Share

10/09/2022

Matashin dan wasan Napoli wato Giovanni Simeone yayi zanen tambarin Champions league a hannunsa tun yana dan shekara 14 a duniya.

A ranar laraba da ta gabata dan wasan yafara buga gasar Champions league a karo na farko a tarihin rayuwarsa a wasan da Napoli ta doke Liverpool daci 4-1.

Taban kwallo na farko da matashin dan wasan yayi sai a ragar Liverpool. Wannan dalilin yasa ya sumbaci zanen tambarin Champions league dake hannunsa sannan ya fashe da kuka domin mafarkinksa ya cika.

09/09/2022

Haryanzu Crisitino Ronaldo baici kwallo ko yataimaka anci ba a wannan kakar wasan.

Ko dai takarewa Ronaldo ne?

Want your business to be the top-listed Gym/sports Facility in Kaduna?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Telephone

Address


Plateau
Kaduna