Labaran Wasanni
10/09/2022
Matashin dan wasan Napoli wato Giovanni Simeone yayi zanen tambarin Champions league a hannunsa tun yana dan shekara 14 a duniya.
A ranar laraba da ta gabata dan wasan yafara buga gasar Champions league a karo na farko a tarihin rayuwarsa a wasan da Napoli ta doke Liverpool daci 4-1.
Taban kwallo na farko da matashin dan wasan yayi sai a ragar Liverpool. Wannan dalilin yasa ya sumbaci zanen tambarin Champions league dake hannunsa sannan ya fashe da kuka domin mafarkinksa ya cika.
09/09/2022
Haryanzu Crisitino Ronaldo baici kwallo ko yataimaka anci ba a wannan kakar wasan.
Ko dai takarewa Ronaldo ne?
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the business
Telephone
Website
Address
Plateau
Kaduna