Azare Media

Azare Media

Share

08/08/2022

Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari na duba yiwuwar karin haraji a kan kiran waya a fadin kasar.

Minti daya na kiran waya zai kai kusan Naira 40. Ya wannan sabon shirin na karin haraji da ake gab da aiwatar da shi ya zo muku?

DW Hausa

11/07/2022

Kimanin mutane dubu shida da ɗari uku da goma ne aka k**a a ƙasar Saudiyya suna ƙoƙarin yin aikin Hajji ba tare da iznin hukumomi ba

Shin kuna ganin ya dace a k**a su?

Want your business to be the top-listed Media Company in Azare?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Telephone

Website

Address


Azare