DMA - PRESS

DMA - PRESS

Share

10/02/2025

Zazzafan labari daga Kasar Farisawa.

Shugaban kasar lɍañ da kansa ya sanar da cewa, daga yanzu kasar ta rufe kofar tattunawa da kasar Amrka.

A lokacin da yake jawabi a wurin gangamin taron murnar cikar Daular Musulunci shekaru 46 da kafuwa, shugaban ya bayyana cewa a irin wannan ranar ce al'ummar kasar s**a kari azzaluman mahukunta daga kan mulkin kasar.

Shugaban kasar lɍañ din ya zargi kasar Amurk kan cewa ita da kanta ne ta fice daga yarjejeniyar tattauwa da lɍan ɗin a shekarun baya, ya ce ci gaba da tattaunawa da kasar Amrk a daidai wannan lokacin babu wani sakamako mai kyau da zai haifar.

Shugaban ya kuma ce, amincewa da bukatar Turom na neman zaman tattaunawa tamkar mika wuya ne ga kasar ta Amrk, don haka daga yanzu kasar lɍan ta dauki matsaya na kin amincewa da tattunawar.

Ya kuma zargin lzɍæl dake samun goyon bayan kasar Amrk da tayar da hankula a yanki, domin ta kaddamar hare-hare akasar lɍaki, Suriya, Levnon da kuma lɍañ.

Almujtabah Abubakar

04/02/2025

Inna lillahi Wa Inna Ilahirraji'uun 😭

Yanzu Nan muka rasa Wakilin matasa na Jos Malam Musa Umar (Chaji-Chaji)

Hasbunallahu Wa Ni'imal Wakil 😭

Za'a sanar da jana'izar sa zuwa anjima



04-Feb-1025

01/02/2025

ABUN MAMAKI BAYA ƘAREWA

Aƙalla akwai mabiya Sayyid Ibraheem Zakzaky(H) fiye da Miliyan Biyu masu aiki da manyan wayoyi, amma Sayyid ya buɗe shafi na office ɗinsa a Facebook, har yau babu ko mutum 50,000 masu bibiya, ya buɗe channel na gidan talabijin nasa mai suna ABS Hausa channel a YouTube, amma har yau babu koda mutum 20,000 masu bibiya, ya buɗe shafin gidan radiyo mai suna ABS Radio a facebook amma har yanzu babu koda mutum 2000 masu bibiya. Duk ko babu indaa za su samu sakonninsa da karatunsa sabbi sai a can.

Alhali mabiyansa sun fi kowa bibiyar shafukan wasu malamai, dama wasu influencers wajen yin comments da like. Inna lillahi wa Inna lillahi rajiun.

Shin wannan me yake nufi? Shin rashin sani ne ko sakaci ne ko gafala ko rafkana ko rashin sanin ciwon kai?

Idan Ɗan Uwa bai ɗauko daga wajen Malam ba, shin daga wajen wa zai ɗauko kenan?

Idan Ɗan Uwa ya guji shafin Jagoransa, ya yi nisa da inda zai samu Irshadinsa me zai hana wani yayi wasa da hankalinsa?

Wannan abun yanada ɗaure kai, wannan abun yana da ban mamaki, ga korama a gidan wasu, amma sun je waje lalaben rijiya.
Idan mutum ya san baya bibiyar shafukan Jagora to tun da wuri ya fara, domin ci gaba ne, ya riga ya zo, kuma babu ranar ja baya.

Idan Abuja ta yi nisa, ko ta yi tsada, shin itama ABS channel da ABS Radio da Sayyid Ibraheem Al-zakzaky' office nisa s**a yi?

Kada dai wannan ya zamo alamar kangara da juya baya. Allah ka tausaya mana, kasa mu fadaka mu falka.

Shamsudeen Hassan Zuru

Photos from DMA - PRESS's post 31/01/2025

ALHMMADULLILAH!
An Ɗaura Auren Salim Sassaki da Muhammad Lambata a garin Sabon Wuse dake Jahar Neja.

An ɗaura auren Salim a bisa Sadaki Duba 800,000 ɗari takwas. Ya biya Lakadan ba Ajalan ba.

Muna fatan Allah ya basu zaman lafiya da zuri'a ɗayyiba🙏😊

DMA PRESS S/WUSE

Want your business to be the top-listed Media Company in Abuja?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Website

Address


Abuja