SIR RMDG

SIR RMDG

Share

30/08/2020

SAQON TA'AZIYA TARE DA ALHINI..
Zuwa ga mutanen garin Rahama Rawul,qaramar hukumar Bebeji,jihar Kano.
Amadadin kafatanin yan media na bangaren muna miqa saqon ta'aziya ga yan uwa da abokai tare da kafatanin Al'ummar dake garin Rahama round bisa abinda ya faru ga wasu mutane biyu da akaiwa kisan gilla,tare da jajantawa iyayen yaron da aka harba,da fatan Allah ya bashi lafiya ya kiyaye Al'ummar dake zaune a wannan gari dama fadin qasarmu Najeriya.
Muna miqa saqon jaje ga miji tare da yan uwan matar da aka dauka.
Fatanmu Allah ya tseratar da ita cikin qoshin lafiya,ya kiyaye sauran jama'ar wannan yanki dama kasa baki daya.
Amin summa aamin.

Want your business to be the top-listed Media Company in Abuja?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Website

Address


Federal Capital Territory
Abuja
800273