Darus Sunnah
Shafin dake yada ilimi da tarbiyya bisa Al‑Qur’ani da Sunnah, Ku kasance tare damu domin samun hasken Makaranta.
11/04/2026
NEMAN ILIMI WAJIBI NE — GA KOWANE MUSULMI 📖 ✨
Manzon Allah ﷺ ya ce: “Neman ilimi wajibi ne ga kowane Musulmi.”
Ilimi shi ne hasken rayuwa, kuma shi ne gadon Annabawa. Duk wanda ya nemi ilimi saboda Allah, zai sami daraja a duniya da lahira.
“Ilimi haske ne, jahilci duhu ne.” ✨
Kuna neman Makarantar addini wacce zaku iya karatu daga gida cikin sauƙi???
Darus Sunnah tana koyar da litattafan addinin islama cikin salo mai sauƙin fahimta ga kowa
Karatun Online — WhatsApp
Ku tura mana saƙon "Ina son shiga Darus Sunnah" ta inbox 📥
Ko ku tuntuɓemu ta waɗannan numbers
+234 906 141 9727
+234 803 988 1339
+234 816 991 7328
Darus Sunnah 📚