Labarai24

Labarai24

Share

08/12/2025

Nan da 2026 Nijeriya za ta rika ba da bashin kudi ga wasu kasashen, in ji Remi Tinubu, uwargidan shugaban Nijeriya

Mene ne hasashenku?

Photos from Labarai24's post 06/08/2025

Yanzu - Yanzu

Ministan Tsaro Dr Edward Omane Boamah da Ministan Kula da Muhalli Dr Ibrahim Murtala Mohammed na ƙasar Ghana tare da wasu mutum shida sun rasa rayukansu a sanadiyar haɗarin helikwafta wanda ya auku ɗazu a yankin Ashanti na ƙasar.

Want your business to be the top-listed Media Company in Kano?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Website

Address


Kano
700104