DMN Hausa

DMN Hausa

Share

DMN Hausa 📰 Gidan jarida ne da zamu rinka kawo muku Labarai masu sahihanci da inganci,Siyasa, Wasanni, Kasuwanci, da abubuwan da suke faruwa a Duniya baki ɗaya Gaskiya kafin komai ✅

07/03/2026

Tuna baya 😂😂

Photos from DMN Hausa's post 13/02/2026

Jaruma Hadizan Saima Ta Cika Shekaru 34 A Duniya

Jaruma a masana’antar Kannywood, Hadiza Muhammad wacce aka fi sani da Hadizan Saima, ta cika shekara 34 a Duniya, kamar yadda ta bayyana wa gidan rediyon Kano, Dokin Ƙarfe TV ta ruwaito.

Hadiza Muhammad ta ce tana da shekara 13 a lokacin da ta fara fim. A yanzu haka ta kwashe shekara 20 tana harkar shirya fina-finan Hausa, wanda hakan ke nuna cewa a wancan lokacin tana da shekaru 33 cif-cif a Duniya.

Wannan na nufin ita sa’a takwarorinta jarumai ne irin su Hadiza Gabon, Fati Washa, Rahma Sadau da Nafisat Abdullahi.

Ta bayyana hakan ne a shekarar da ta gabata, kuma yanzu haka tana da shekaru 34 a Duniya.

Wane fata za ku yi mata.

13/02/2026

Abinda Ya Faru Da Ni Kaddara Ce, Amma Sai Gashi A Krshe Ya Zame Mini Alkairi, Domin A Yanzu Haka Ina Samun Abinda Ba Na Samu A Baya K**a Daga Talluka Da Kuma Fatan Alkhairi, Cewar Malam Bala Dorayi Sarkin Yakin Karyar Kasar Hausa

Photos from DMN Hausa's post 09/02/2026

DA ƊUMI-ƊUMI: Sheikh Guruntum ya musuluntar da wani maigari tare da jama'arsa mutum tamanin a wani ƙauye ƙaramar hukumar Toro a jihar Bauchi.

Maigarn ya canza suna zuwa Abdulrahman inda ya bada tabbacin shiga tawagar masu yaɗa da'awar Musulunci domin ya shigar da su ƙauyukan waɗanda ba musulmai ba don a musuluntar da su.

Allah ya tabbatar da duga-dugansu kan Musulunci da sunnar Manzon Allah SAW.

Want your business to be the top-listed Media Company in Kano?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Website

Address

Kano