DCL Hausa

DCL Hausa

Share

24/05/2026

Mataimakin gwamnan na Kano ya bayyana haka ne yana mai yabawa da yadda aka gudanar da zabukan cikin kwanciyar hankali da lumana.

24/05/2026

Ƴan sanda sun yi ram da wani gungun masu garkuwa da mutane, sun ƙwato Naira miliyan 7.5 kuɗin fansa a Katsina

Jami’an rundunar ’yan sandan jihar Katsina sun cafke mutum bakwai da ake zargi da sace wani yaro mai shekara takwas a cikin birnin Katsina.

Karin bayani: https://l1nq.com/073vzmq

24/05/2026

Shugaba Tinubu ya ce ya gamsu da yadda gwamnoni ke aiki tuƙuru don sake lashe zaɓen sa karo na biyu

Want your business to be the top-listed Media Company in Kaduna?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Address

Arewacin Najeriya
Kaduna
800264