MSSN FUD
12/06/2026
12-6-2026_١٤٤٧| AH ٢٦
ورُئِيَ بعض العلماء المتقدمين في المنام، فسُئِل عن حاله، فقال: غُفِرَ لي بصيام عاشوراء ستين سنة.
لطائف المعارف لابن رجب رحمه الله تعالى (١/٦٢)
°°°°°°°°°°°°
One of the early scholars was seen in a dream and was asked about his state. He replied: “I was forgiven because of fasting ʿĀshūrā’ for sixty years.”
(Lataa'if al-Ma'aarif by Ibn Rajab, may Allah have mercy on him, 1/62)
°°°°°°°°°°°°°
An ga ɗaya daga cikin malamai na farko a mafarki, aka tambaye shi halinsa. Sai ya ce: "An gafarta mini ne saboda azumin ranar Ashura na tsawon shekara sittin."
(Lataa’if al-Ma’aarif na Ibn Rajab – Allah ya jikansa – 1/62)
https://www.mssnfud.com.ng
08/06/2026
08-6-2026 | ١٤٤٧ AH ٢٢
عَنْ عَبْدُ اللهِ بْنِ المُسَاوِرَ قَالَ سَمِعْتُ ابْنِ عَبَّاسٍ يُجْبِرُ ابْنَ الزُّبَيْرِ يَقُولُ سَمِعْتُ النَبِيُّ صَلَى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّم يَقُو لُ لَيْسَ المُؤْمِنُ الَّذِى يَشْبَعُ وَجَارُهُ جَائِعٌ
•=======•
*On the authority of Abdullah bin Al-Musawir, he said: I heard Ibn Abbas, may God be pleased with him, say: I heard the Prophet, may God bless him and grant him peace, say: The believer is not the one who is satisfied while his neighbor is hungry.*
•=======•
*An karbo daga Abdullahi bn Al-Musawir ya ce: “Na ji Ibn Abbas Allah Ya yarda da shi yana cewa: “Na ji Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama yana cewa: Mumini ba shi ne wanda ya koshi alhali makwabcinsa yana jin yunwa.*
🕸️👉🏽 https://www.mssnfud.com.ng
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the place of worship
Telephone
Website
Address
Jigawa