Alsun

Alsun

Share

27/09/2023

Nasiha a Takaice:
✍ Mansur Ibrahim Sokoto
Alhamis 6 ga Safar 1442H
(Satumba 24, 2020).

Bambancin Malami da Waninsa
Wani ya zagi Malam Waki'u bn Jarráh - wanda daya ne daga cikin malaman Hadisi, sai Malam bai ce masa uffan ba. Wani ya ce masa, gafarta Malam me ya sa ba ka rama ba? Sai Malam ya ce: "To, don me muka yi karatu?"
📚 Raudhatul Uqala', shafi na 166

27/09/2023

Duniya makaranta

Want your business to be the top-listed Media Company in Gombe?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Website

Address

Gombe