Musa Idris JB

Musa Idris JB

Share

Photos from Musa Idris JB's post 12/04/2026

ADC Za Ta Yi ‘Zanga-Zangan Yanke Kauna’ (Civil Disobedience) Kan Amupitan Kan Neman Ya Yi Murabus Daga Shugabancin INEC

Jam'iyyar ADC na neman shugaban INEC ya yi murabus bisa zargin goon bayan APC
Jam’iyyar ADC, ta buƙaci Farfesa Joash Amupitan, ya sauka daga muƙaminsa na shugabancin Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasar wato INEC.

Jam’iyyar ta yi wannan kira ne bayan wasu sabbin zarge-zarge da s**a bayyana a kan shugaban na INEC.

An ruwaito cewar wasu tsofaffin rubuce-rubucen da Amupitan ya yi a kafafen sada zumunta, sun nuna yana goyon bayan jam’iyyar APC.

Sai dai fitaccen malamin jami’ar nan ɗan Najeriya da ke zaune a Amurka, Farooq Kperogi, ya ce wasu tsofaffin rubuce-rubuce da ake alaƙanta Amupitan sun yana goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu, yana mai cewa hakan na iya rage amincewar jama’a dangane da sahihancin INEC.

Batun ya janyo muhawara mai zafi a tsakanin ’yan Najeriya, musamman a kafafen sada zumunta, inda ra’ayoyin mutane s**a bambanta kan gaskiyar waɗannan rubuce-rubuce.

Mai magana da yawun ADC, Bolaji Abdullahi, ya ce lamarin yana da matuƙar muhimmanci kuma zai iya shafar amincewar jama’a da tsarin zaɓe, inda ya buƙaci Amupitan ya yi murabus nan take.

Jam’iyyar ta kuma ce za ta ci gaba da zanga-zangan Yanke Kauna wato Civil Disobedience da ɗaukar wasu matakai har sai shugaban INEC ya sauka daga muƙaminsa.

Photos from Musa Idris JB's post 10/02/2026

TINUBU BA ABOKINA BA NE:- El-Rufai

‎Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i, ya ce bai taɓa samun wata alaƙar abota ta musamman da shugaba Bola Ahmed Tinubu ba.

‎Yayin wata hira da ya yi da Trust TV, El-Rufa'i ya bayyana cewa goyon bayan da ya bai wa Tinubu a zaɓen 2023 ya samo asali ne daga biyayya ga jam’iyya da yarjejeniyar siyasa, ba wai don zumunci ba.

‎Ya ce bayan wa’adin mulkin Buhari na shekaru takwas, akwai fahimtar cewa mulki zai koma Kudu, Tinubu ya zama ɗan takarar jam’iyya ne a wannan tsari.

02/02/2026

Kidnapped Nigerians left to Die as Poverty cuts off means of means to pay Ransoms

And People still call this type of Government Democracy?

Govt that Care for Elites and their Families is what we have in Nigeria

-Says Shariah Council President Dr Bashir Aliyu

19/01/2026

Farkon Tafiyar Ga Abunda Ya Fara Bullowa Dasu Fatawar Son Rai Da Malamai Sukamar Cha Saiya Ajiye Ya Koma Wai Mangaran-Malaman-Sunna Masu Sukar Sanarwar Yan Tatsine-Almajiran Buba-Marwa.
Allah Ya Shiryar

14/01/2026

@2026 AFCON Final

MAROCCO Vs SENEGAL
Insha Allah

Want your public figure to be the top-listed Public Figure in Gombe?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Telephone

Address

Jekada Fari Gombe Street
Gombe
760214